Thursday, December 19, 2013

Kwankwaso da direbobin jiragen sama in Allah ya yarda


Gwamna Kwankwaso da tawagarsa tare da dalibai na makarantar koyon tukin jirgin sama a kasar Jordan
 Jerin dalibai 'yan asalin jihar Kano da gwamnatin jihar karkashin shugabanci  Dakta Rabiu Musa Kwankwaso ta tura kasar Jordan domin karatun koyon tukin jirgin sama.

No comments:

Post a Comment