Monday, December 16, 2013

Ba kwa jifan mu shiyasa muke sata...inji Rotimi


Gwamnan jihar Ribas Rotimi Amaechi
Jama' a kuna ji kuwa!! Gwamnan jihar ribas Rotimi Amaechi ya shaida cewa abin da yasa 'yan siyasa suke wawure dukiyar jama'a, shi ne saboda 'yan kasa sun zuba musu na mujiya basa jifansu.

Mr Amaechi ya bayyana hakan ne a wani taron tunawa da marigayi Nelson Mandela da aka gudanar a jihar legos.
 Ya kuma kara da cewa da 'yan Najeriya za su yi zuciya  sun rinka jifan barayin gwamnati da yanzu labari ya sha bam-bam domin ganin cikkaken bidiyo shiga ireporters tv

'yan Najeriya kalubale gareku...idan kun ga barayin gwamnati ku jefesu..amma fa ba a baki na ba...Gwamna Rotimi ya fada!!!

No comments:

Post a Comment