Sunday, February 9, 2014

Kunsan ta haihu?


Mai jego Rukayya Dawayya da jaririnta Umar
Jarumar Kannywood Rukayya Dawayya da tayi aure a ranar 6 ga watan yulin shekara 2012 ta haifi danta Umar Arfat Adamu Teku a kasar Saudiyya.
Mu na sanar da masoyanta da ku sha kurumin ku domin kuwa tana tafe zuwa gida Najeriya domin bikin suna.. Allah ya raya ya kuma dayyaba!
Umar Arfat 

No comments:

Post a Comment