Sunday, February 9, 2014

A tare mu...a shirin lafiyar Iyali!




Lafiyayyun hakwara
Ko kasan yadda hakoran bakin dan adam suke, tsaftarsu da riga-kafi? A tare mu karfe uku da rabi na yammacin yau a tashar wazobia fm 95.1 domin jin shirin lafiyar Iyali....ko kuma a lalube mu a shafin internet a www.wazobiafm.com domin sauraron shirin. Sai mun ga sakwanninku!!

No comments:

Post a Comment