Tuesday, June 24, 2014

'Yan Kannywood da dama sun lashe kyautar City people award

Ali Nuhu da Rahama sadau
A jiya ne aka yi bikin bada kyautar jarumta a duniyar Fina-finai da waka na kasashen  Najeriya da Ghana da City people Entertainment suka shirya. 
A yayin da jarumai da dama daga duniyar Kannywood suka samu karramawa.  wasu daga ciki sun hada da:
Ali Nuhu-amatsayin jarumin shekara Nuhu 
Aisha Aliyu Tsamiya -amatsayin jarumar Shekara 
Zahradeen Sani -amatsayin Mataimakin jarumin shekara 
Halima Atete -amatsayin mataimakiyar jaruma ta shekara
Ibrahim Daddy(Kanin miji)-amatsayin sabon jarumi na shekara 

Rahama Sadau(Halwa)-sabuwar jaruma ta shekara 
Abba miko Yakasai-Furodusa na shekara
Maja-Fim din shekara.
Sadik N.Mafiya-Daraktan Shekara
Nazifi Asnanic-mawakin shekara
Mashiryin Fim na shekara-Abba Miko Yakasai

No comments:

Post a Comment